Fatima Muhammad mai shekara 23, matashiya ce a birnin Kano mai cike da burin zama malamar makaranta to amma rashin lafiya na neman janyo mata cikas.
To amma likitoci sun ce har yanzu Fatima na da damar cimma burinta idan har aka yi mata tiyata.
Fatima Muhammad mai shekara 23, matashiya ce a birnin Kano mai cike da burin zama malamar makaranta to amma rashin lafiya na neman janyo mata cikas.
To amma likitoci sun ce har yanzu Fatima na da damar cimma burinta idan har aka yi mata tiyata.