Ramalan Yero, tsohon gwamnan Kaduna ya fita daga PDP

851

,Alhaji Ramalan Yero, ysohon geamnan jihar Kaduna ya fice daga jam’iyyar PDP.

Bayanin ficewar na kinshe ne a cikin wata yakarda da tsohon gwamnan ya rubuta zuwa ga mazabarsa ta Kaura da ke birnin Zazzau a ranar 30 ga Satumbar 2023.

Sai dai tsohon gwmnan ba bayar da wani dalilin ficewarsa ba kuma bayyana inda ya dosa ba.

Warning: A non-numeric value encountered in /home/kunnenga/public_html/wp-content/themes/Newspaper/includes/wp_booster/td_block.php on line 1009

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here