A wannan makon ne labarai suka bayyana akan wani mutun mai tuka A DAidata Sahu a Kano, mai suna Auwalu Salisu ya yi wani abin bajinta.
Auwalu Salisu ya dauki wasu fasinjoji zuwa Kasuwa anma suka mance jikar kudinsu tare da shi..
A lokacin da ya fahinci an yi mantuwa sai ya shiga neman wadannan fasinjoji.
Adadin kudin da aka mance da sun kai naira mikiyan 15.
Ga dai Auwalu da karin bayani